Tehran (IQNA) A ranar Alhamis, 11 ga watan Agusta, Cibiyar Nazarin Malaman Afirka ta Morocco "Mohammed Sades" ta bude baje kolin kur'ani a Dar es Salaam na kasar Tanzania.
Lambar Labari: 3487682 Ranar Watsawa : 2022/08/13
Tehran (IQNA) Za a gudanar da mataki na karshe na zagaye na uku na haddar da karatun kur’ani mai tsarki na cibiyar “Mohammed Sades” a kasar Tanzania.
Lambar Labari: 3487666 Ranar Watsawa : 2022/08/10
Tehran (IQNA) an tarjama wasu wasu daga cikin hudubobin littafin Nahjul Balagha na Imam Ali (AS) a cikin harshen Swahili.
Lambar Labari: 3486280 Ranar Watsawa : 2021/09/07
Tehran (IQNA) za a gudanar da zaman taro kan harkokin tattalin arziki bisa tsari na addinin muslunci a kasar Tanzania.
Lambar Labari: 3486068 Ranar Watsawa : 2021/07/02
Tehran (IQNA) Abdullah Dawud Muhammad dan kasar Tanzania ya zo na daya a gasar kur'ani ta duniya a birnin Doha.
Lambar Labari: 3485901 Ranar Watsawa : 2021/05/10
Tehran (IQNA) karatun kur'ani mai tsarki mai natsar da zuciya tare da Sheikh Iddy Sha'aban daga kasar Tanzania
Lambar Labari: 3485854 Ranar Watsawa : 2021/04/27
Tehran (IQNA) mace ta farko ta zama shugabar kasar Tanzania bayan mutuwar shugaban kasar.
Lambar Labari: 3485754 Ranar Watsawa : 2021/03/19
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron tunawa da shahadar Imam Musa Kazim (AS) a yankuna daban-daban na kasar Tanzania.
Lambar Labari: 3481431 Ranar Watsawa : 2017/04/23